‘YAN SHI’A SUN YI MAULUDIN ANNABI ISA A KADUNA, DUBA HOTUNA.
Mun
sami rahoto bisa ga jaridar naij.com,
Jaridar ta ruwaito cewa ta ci karo da wani labari a dandalin sada zumunta dake
nuna hotunan mabiya Shi’a yayin gudanar da maulidin Annabi Isa (A.S).
Lamarin ya daurewa ragowar musulmai kai matuka
tare da saka wasu yin tambayar ko ya halatta musulmi ya yi mauludin wani annabi
bayan annabi Muhammad (SAW). Ga wasu daga cikin hotunan da aka dauka yayin
gudanar da mauludin a yankin gabashin jihar Kaduna.

DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku