GARGADIN FAAN BAYAN MAMAYAR DA AKA KAI FILIN JIRGIN SAMA NA SOKOTO
Hukumar kula da filayen jiragen sama na Najeriya
(FAAN) ta gargadi yan siyasa aka sabama tsarin tsaro a filayen jiragen sama,
musamman yayinda zaben 2019 ke gabatowa.
Hukumar gwamnatin ta yi wannan gargadi bayan
wasu magoya bayan siyasa sun karya dokar inda tsaro ta bayar da damar tsayawa
sannan suka mamaye filin jirgin sama na Sultan Abubakar III ake jihar Sokoto a
ranar Juma’a.
Aliyu Wamakko, tsohon gwamnan Sokoto kuma
sanata mai wakiltan Sokoto ta arewa a yanzu, ya samu kyakyawar tarba daga
dondozon magoya bayansa yayinda ya dawo gida.
A wata sanarwa daga babban manaja mai kula da
harkokin FAAN, Henrietta Yakubu ya bayyana lamarin a matsayin abun Allah wadai.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku