AMBALIYAR RUWA TA LALATA GONAKIN SHINKAFA A SOKOTO
Ambaliyar ruwa ta
lalata gonakin shinkafa a kauyuka 10 dake jihar Sokoto, abinda ya tilastawa
manoman kwashe amfaninsu ba tare da lokacin hakan ya yi ba.
Lamarin ya samo asali ne sanadiyar bude
madatsar ruwan Bakalori ba tare da sanar da manoman Jihar ta Sokoto ba.
Wakilinmu a Sokoto Faruk Muhammad Yabo ya
ziyarci wasu manoma da ambaliyar ta shafa, kamar yadda za’a saurara a rahoton
da ya aiko mana.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku