A hirarsa da sashen hausa na RFI, Alhaji Sa’idu Muhammad Dansadau, shugaban Jam’iyyar National Rescue Movement wadda suke kira da Jam’iyyar Ceton Al’umma na kasa kuma dan takarar gwamna a jihar, ya ce tuni suka sanar da hukumar zabe a hukumance dangane da haka.
Dansadau ya ce, dokokin Najeriya sun bukaci haramta wa wata jam’iyya shiga takarar zabe muddin ta gaza gudanar da zaben fid da gwani.
Kuna iya latsa alamar sauti da ke kasa don sauraron muryar Alhaji Dansadau.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
No comments:
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku