DALILIN DA YASA INEC BA ZATA DAGA ZABEN 2019 BA
Hukumar zabe mai zaman kanta na kasa INEC tace ba zata dage babban zaben shekarar 2019 ba kawai saboda an samu jinkiri wajen amincewa da kasafin kudin hukumar.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ne ya
bayyana hakan a yayin da yake amsa tambayoyi daga manema labarai daga gidan
gwamnati a ranar Juma'a a Abuja. Ya ce babu kudin tsarin mulki bai bayar da
ikon dage zaben ba saboda haka ba zai yiwu a dage zaben ba.
"Kamar yadda na saba maimaitawa, babu wani
dalili da zai hana a gudanar da zabe a cikin dokar zabe na kasa mai lamba 26
dake kundin tsarin mulki. "Mun tsayar da ranar zaben, za'a fara a ranar 16
ga watan Fabrairun 2019; mun fitar da jadawalin zaben kafin zaben yazo, wannan
shine karo na farko da hakan ta faru a tarihin Najeriya. Jama'a sun san lokacin
da za'a fara zaben shekara daya kafin fara zaben."
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku