BOKO HARAM TA KASHE SOJOJIN NAJERIYA TA KUMA SACE MAKAMAI
Akala sojojin Najeriya 17 mayakan Boko Haram
suka hallaka a wani sabon hari da suka kai wani sansanin sojojin a yankin Arewa
maso gabashin kasar.
Wata majiya ta jami'an
tsaron ta sheidawa kamfanin dillancin labarai na Faransa cewa a ranar Alhamis
mayakan Boko Haram sun yi awon gaba da makamai, tareda kashe sojojin Najeriya,
yayinda wasu suka bata a wannan harin da ya kasance na uku a kasa da wata guda.
A makon da ya gabata dai ne rundunar sojin Najeriya ta sanar da
damke wani kwamandan kungiyar Boko Haram da ta shafe lokaci mai tsawo tana
neman sa ruwa a jallo.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku