AKWAI FARGABA DANGANE DA TSARO A AREWA MASO GABASHIN NAJERIYA
A Najeriya rahotanni kan tsaro
daga yankin arewa maso gabashin kasar na haifar da shakku matuka a cewar
gwamnatin tarayyar kasar.
Ministan tsaron kasar Mansur Dan
Ali, ya shaida wa manema labarai bayan taron da shugaban kasar Mahammadu Buhari
ya jagoranta da shugabannin rundunonin tsaro cewa, tabbas an samu cigaba ta
fannin tsaro musamman a jihohin Benue, Zamfara da kuma yankin Niger Delta, to
sai dai ba haka lamarin yake ba a yankin arewa maso gabashin kasar.
Ministan ya ce taron ya dauki wasu
tsauraran matakai domin tunkarar wannan matsala ta tsaro da ake fuskanta a
yankin.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku