AISHA BUHARI ZATA KARBO DIGIRIN GIRMAMAWA A KASAR KORIYA
Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa,
Muhammadu Buhari, ta isa birnin Seoul na kasar Koriya gabanin bikin karrama ta
da digirin girmamawa da jami'ar Sun Moon zata yi a yau Litinin 13 ga watan
Agusta.
Farfesa Hong Young-Shik na sashen karatun
kimiyyar siyasa ne ya sanar da hakan a ranar Alhamis yayin wata ziyara da suka
kaiwa Aisha Buhari a fadar gwamnatin tarayya.
"Zamu karrama Aisha ne saboda irin aiyukan
taimakon jama'a da take yi musamman ta fuskar inganta rayuwar mata da kananan
yara," a cewar Farfesa Hong.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku