ZA’A TURA JAMI'AN TSARO 30,000 ZUWA ZABEN EKITI
Hukumomin tsaro,
ciki har da 'yan sanda na Najeriya za su tura ma'aikata 30,000 don inganta
tsaro a lokacin zaben gwamna a ranar 12 ga watan Yuli a jihar Ekiti.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta
Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku