SHUGABAN KASAR FARANSA MARCON YA ZIYARCI NAJERIYA
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakoncin Shugaban kasar
Faransa Emmanuel Marcon ‘a fadar sa da misalin karfe hudu na yammacin yau. Bayan
dawowarsa daga taron AU a Mauritaniya.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ta ruwaito cewa
shugaban kasar faransar ya tattauna ne da shugaba Buhari dangane da matsalolin
tsaro na kasar.
Daga
nan Macron zai shige Legas domin gidan da Fela Anikulapo Kuti ya kafa.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta
Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku