JAWABIN SHUGABA BUHARI A TARON AU A MAURITANIA
Shugaban kasar
Muhammadu Buhari a taron kungiyar AU a Nouakchott, Mauritania ya yi kira ga
kasashe da kudaden Najeriya na sata, su dawo da shi wa kasar Najeriya ba tare
da bin wadansu hanyoy masu tsawaitawa ba.
Mashawarcin
Musamman ga Shugaban Kasa akan Muhimman labarai, Femi Adesina ya bayyana hakan
a wata sanarwa ranar Lahadi.
Shugaban Buhari a jawabinsa na shugaba, kuma jagoran kungiyar tarayyar Afrika. Taken bana: nasara da cin
hanci da rashawa, hanya mai dorewa zuwa ci gaban Airka, ya ce dole ne duk
hannayensu su kasance a hade don cimma wannan.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta
Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku