DAN SANDA YA HARBE WATA ‘YAR BAUTAN KASA A ABUJA
Wani dan sanda ya harbe wata ‘yar bautar kasa mai suna Linda Angela Igwetu, a Abuja a farkon sa'o'i
ranar Laraba.
A cewar 'yar
uwar marigayiyar, Chinye Igwetu a shafinta na twitter ta bayyana cewa,' Jami’in
hukumar dan sanda na SARS ',' Segun Awosanya ya harbe Linda da misalign karfe 3 na safiyar
Laraba.
Linda mai shekaru
ashirin da uku ta gama aiki da misalin karfe 11 na dare kuma ta fita da wasu
'yan abokai domin shirin yadda zasu yi hidimar kamala bautar kasar su a a ranar
Alhamis (jiya).
Bayan da suka kamala da misalin karfe 3,
sun kama hanya zasu tafi gida a daidai gaban Ceddi Plaza sai wani jami'in 'yan
sandan da ake kira Benjamin PETERS," Awosanya ya harbi motar.
"An kai ta asibitin
na Garki, inda Linda ya halarci nan da nan. Ta kasance a cikin wani tafkin jinni
sanadiyar mummunar lamarin da ta same ta, Jini yayi ta zuba daga jikin ta kuma
har zuciyanta ya kasa numfasawa."
"Batun ya
isa ofishin ‘yan sanda na sakatariyar tarayya, inda 'yar uwar marigayiyar
Chinye Igwetu ke kuka don taimako."
A halin yanzu,
'yan sanda sun tabbatar da wannan lamarin.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta
Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku