AN RANTSAR DA IBRAHIM BOUBACAR KEITA A BAMAKO
An rantsar da shugaban
kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita domin yin wa’adi na biyu sakamakon nasarar da
ya samu a zaben da ya gabata a Bamako.
Zababben shugaban ya sha
alwashin tabbatar da tsaro da zaman lafiya a cikin kasar, a matsayin babban
abinda zai sanya a gaba.
Sai dai yayin da ake
gudanar da rantsuwar yan tawaye sun kai hari garin Menaka, inda suka raunana
sojin Majalisar Dinkin Duniya dake aikin samar da zaman lafiya guda.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku