JIHAR BENUE TA SAMU SABON KWAMISHINAN YAN SANDA
-
Hukumar yan sandan jihar Benue ta samu sabon kwamishina
-
Ya fara aiki ne a ranar Alhamis
-
Kwamishinan yayi alkawarin ba mutanen jihar ingantaccen tsaro da kawo karshen
ayyukan ta'addanci
Wani sabon Kwamishinan yan sanda na hukumar
jihar Benue, Okon Etim Ene ya fara aiki a hedkwatar rundunar dake Makurdi,
babban birnin jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar, DSP. Moses Joel Yamu
yace kwamishinan ya fara aiki a ranar Alhamis, 23 ga watan Agusta sannan kuma
ya ba mutanen jihar tabbacin jajircewarsa domin yi masu aiki. Sabon kwamishinan
ya taba aiki a matsayin mataimakin kwamishin yan sanda dake kula da ayyuka a
hukumar ta jihar Benue.
Ya ba mutanen jihar Benue tabbacin samun
ingantattun tsaro da magance ayyukan ta’addanci.
DOMIN KARIN LABARAI DA KARIN BAYANI KO TAMBAYA, A ZIYARCI SHAFUKAN SADA ZUMUNTA
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
FACEBOOK: https://www.facebook.com/northernstartv/
TWITTER: https://twitter.com/northernstartv
https://www.linkedin.com/in/northern-star-television-6660bb162/
ZAKU IYA TURO RA'AYOYINKU 'A nstv@tstvafrica.com KO northernstartv@gmail.com
DOMIN TALLA: http://northernstartv.blogspot.com/p/siyasa.html
Comments
Post a Comment
Ku bada ra'ayoyin ku