Saturday, June 30, 2018

RUWA YA KARE WA DAN KADA - FARANSA TA LADABTAR DA AJANTINA





Kasar Faransa ta yi wasan kura da kasar Ajantina a wasan zagaye na biyu na cin kofin kwallon kafa ta duniya.
An tashi wasa kasar Faransa na da ci 4 Ajantina na da ci 3.
Yanzu dai itama Ajantina zata tattara komatsen ta ta kara gaba kamar yadda kashen da suka fita a zagayen farko suka yi.
Masu yin sharhi sun ce babu abin azo a gani da shahararren dan wasan kasar Leo Messi a filin wasa




Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta

Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com

No comments:

Post a Comment

Ku bada ra'ayoyin ku