Saturday, June 30, 2018

AN BUDE SASHEN KULA DA MAGUNGUNAR GARGAJIYA A MA’AIKATAR KIWON LAFIYA


Ministan kiwon lafiya Isaac Adewole ya bayyana cewa ma’aikatar sa ta amince da a bude sabon sashe don kula da maganin gargajiya.

Ministan ya fadi haka ne a taton masana da aka yi a garin kano a makon da ya gabata.
Adewole ya ce tuni ofishin sakataren gwamnatin tarayya ta amince musu da bude wannan sashe da zai kula da ayyukan magungunan gargajiyya.



 Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta


Zaku iya turo mana ra’ayoyin ku a nstv@tstvafrica.com

No comments:

Post a Comment

Ku bada ra'ayoyin ku